Nijar
Manoma na rikici da ‘Yan Izala a Maradi
Wani rikici ya barke a garin Maradi tsakanin manoma da Malaman Izala kan batun aikin kewaye wani fili da katanga da aka bai wa malaman don sallar Idi, filin da kuma masu gonaki suka ce ba zasu yarda da aza ginin ba lura da cewa ba a basu diyyar gonakinsu da hakkinsu kafin a dora gini a wurin ba. Wakilinmu Salisou Isah ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Manoma na rikici da ‘Yan Izala a Maradi akan Filin Idi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu