Isa ga babban shafi
Nijar

An bukaci gwamnatin Nijar ta yi wa mutanen Kandaji tanadin Matsuguni

Kungiyoyin fararen Hula a Jamhuriyyar sun fara kokawa game da yadda Gwamnati ke shirin korar al’umomin yankin Kandaji inda ake aikin gina Madatsar ruwa. Kungiyoyin na fatan ganin Gwamnatin kasar ta yi tanadi don bada wasu muhalli ga mutanen da za a tasar daga matsuguninsu. Wakiliyar RFI Hausa a Yamai Kouboura Illo ta aiko da rahoto.

Madatsar ruwan Kandaji a Nijar
Madatsar ruwan Kandaji a Nijar
Talla

03:10

Fararen hula sun bukaci gwamnatin Nijar ta yi wa mutanen Kandaji tanadi

Kuboura ILLO

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.