Najeriya
Matsalar cin zarafin Mata
A yau 8 ga watan Maris aka kebe a matsayin Ranar Mata ta duniya, a gefe guda kuma kungiyoyin kare hakkin dan adam na nuna damuwa game da karuwar matsalar cin zarafin mata a tsakanin al’umma. Wakilinmu daga Kano Abubakar Abdulkadir Dangambo ya dubi wannan matsalar a rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Bikin Ranar Mata ta Duniya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu