Burundi
Shugabannin Afrika sun gana da Nkurunziza a Burundi
Shugabannin kasashen Afrika biyar wadanda kungiyar Tarayyar Afrika ta tura zuwa Burundi, a yau juma’a sun gana da shugaba Pierre Nkurunziza yayin da suke shirin gana wa da ‘yan adawa na kasar duk a wannan juma’a.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaba Jacob Zuma na kasar Afrika ta kudu tare da rakiyar takwarorinsa na Habasha da Gabon da Mauritania da kuma Senegal, sun je Burundi ne kwanaki biyu bayan da babban magatakarda na Majalisar dinkin duniya Ban Ki-Moon ya ziyarci kasar a kokarin samar da sulhu tskanatin gwmanati da ‘yan adawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu