Afrika taTsakiya
An dage zaben Afrika ta tsakiya zuwa 30 ga Disemba
Gwamnatin rikon kwarya a kasar Afrika ta tsakiya ta dage zaben kasar da aka shirya yi ranar Lahadin zuwa ranar 30 ga watan Disemba. Gwamnatin tace an dage zaben ne na shugaban kasa da na ‘Yan majalisu domin kammala shirin zaben musamman aikin horar da malaman zabe.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar Dinkin Duniya ta yaba da matakin dage zaben, musamman a kasar da ke cikin yanayi na rashin tsaro.
Sai dai kuma dole sai kotun kasar ta amince da matakin dage zaben.
Ana ganin Zaben a matsayi mataki da zai kawo karshen rikicin kasar inda mutane da dama suka mutu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu