Isa ga babban shafi
Botswana

Kasashen Kudancin Afrika za su yi taro gobe a Botswana

Shugabannin kasashe 15 dake yankin kudancin Afrika zasu gudanar da taron da aka saba duk shekara a gobe litinin a Bostwana.

Shugaban Kasar  Botswana, Ian Khama
Shugaban Kasar Botswana, Ian Khama (Photo : AFP)
Talla

Wannnan na zuwa ne a daidai lokacin da yankin ke fama da matsalar karancin abinci, har ta kai ga cewa jama’a na bukatar tallafi.

Kimanin mutane miliyan 27. 4 cikin jumullar mutanen yankin miliyan 292 ke bukatar tallafin abinci nanda karshen shekara.

Kasashen Zimbabwe da Malawi da Namibia harma da Botswana suka fi fuskantar wannan matsalar ta karancin abinci a yakin kudancin Afrika..
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.