Nijar
Mutane na cigaba da ficewa daga gidajen su a Nijar
A Jamhuriyar Nijar mutane da dama sun mutu yayin da suke ficewa daga garuruwan da gwamnatin kasar ta bada umurnin mutanen ta su fice dan kaucewa harin kungiyar boko haram.
Wallafawa ranar:
Talla
Sheidun gani da ido sun tabbatar da cewa Gwamnatin kasar ta umurce su da su fice daga yankunan Karamga dake Jihar Diffa a kan iyaka da kasar Cadi domin kaucewa hare haren yan kungiyar Boko Haram.
Wani mutun da ya kasance daga cikin mutanen da suka baro gidajen su ya bayana cewa sun kwashe dogon zango suna tafiyar kafa saboda rashin abin hawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu