Isa ga babban shafi
Nijar-Algeria

Bakin haure 33 sun bace a Sahara

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar da Algeria sun ce suna ci gaba da neman mutane kusan 40 da suka baca a cikin rairayin hamadar da ya hada kasashen biyu. Rahotanni kuma sun ce samu tsinci gawawwakin mutane 13 a yankin Tamanrasset.

Yankin Sahara a lardin Tamanrasset kasar Algeria
Yankin Sahara a lardin Tamanrasset kasar Algeria AFP/Fayez Nureldine
Talla

Hukumomin Algeria sun ce suna ci gaba da neman mutane 33 da suka bata, kamar yadda wani Dan Majalisa Mohammed Guemama ya shaidawa Kamfanin Dillacin Labaran Faransa.

Daruruwan mutanen Afrika ne yawanci daga Najeriya da Nijar da Mali ke ci gaba da kwarara zuwa kasashen Turai don samun ayyukan yi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.