Isa ga babban shafi
Najeriya

MDD zata gina sabbin Makarantu a arewacin Najeriya

Manzon musamman na Majalisar Dinkin Duniya kan bunkasa ilimi a duniya, tsohon Firaministan Birtaniya Gordon Brown, yace yanzu haka Majalisar na shirin gina makarantun boko har guda 500 domin bunkasa ilimi a yankin arewacin Najeriya mai fama da rikici. Brown, ya bayyana hakan ne a birnin Abuja inda ya ke halartar taron tattalin arzikin duniya da ake gudanarwa a karon farko a Najeriya, kamar yadda Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da rahoto.

Tambarin taron Tattalin arzikin duniya a  Abuja, Najeriya
Tambarin taron Tattalin arzikin duniya a Abuja, Najeriya
Talla

01:31

Rahoto

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.