Najeriya
'Iyayen Matan da aka sace sun yi Zanga-zanga
Wasu daga cikin iyayen yaran da aka sace a Chibok sun gudanar da zanga zanga a Abuja babban birnin Tarayya domin ganin hukumomin kasar sun kara azama wajen ceto yayansu da ake zargin Mayakan Boko Haram ne suka sace su. Akwai kuma Zanga-zanga da Mata Kimanin Miliyan suka shirya gudanarwa domin neman an gaggauta kubutar da matan Daliban Makaranta. Daga Abuja Aminu Manu ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
'Iyayen Matan da aka sace sun yi Zanga-zanga
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu