Najeriya
Najeriya: Jami'an tsaro sun nemi taimakon Al'umma
Babban kalubalen tsaro da Najeriya ke fama da shi,ya sa hukumomi tunanin shigowa da al'umma tsundum cikin aikin kokarin magance matsalar da ke addabar kasar domin bayar da ta su gudummuwa. Sai dai kuma kamar yadda zaku ji a wannan rahoton da Shehu Saulawa ya shirya, al'umma na fargabar taimakawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Jami'an tsaro sun nemi taimakon Al'umma
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu