Nigeria
Ministar mai za ta gurfana gaban Majalisar wakilan Najeriya
Yau talata ministar man fetur a Nigeria, Diezani Alison-Madueke na gurfana a gaban majalisar wakilan kasar, don amsa tambayoyi kan zargin da ake yi mata na kashe kudaden gwamnati ba bisa ka’ida ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana zargin ministar ne da amfani da kudin gwamnati wajen kula da jirgin sama na kashin kanta.
Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da shugaba Goodluck Jonathan wanda ke ganawa da ‘yan Najeriya mazauna kasar Netherlands ke cewa ko shakka babu, kudin da yawansu yak ai dala bilyan 10 sun bata a kamfanin man fetur na kasar wato NNPC.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu