Zambia
Zambia ta yanke hukuncin janye tallafin kayan abinci
Gwamnatin kasar Zambia ta yanke hukuncin janye tallafin kayan abinci ga ‘yan kasar, lamarin da zai jefa takalakawan kasar cikin wani hali.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Tuni dai Shugaban kasar, Michael Sata ya bayyana kudirin janye tallafin hatsin masara da gwamnati ke sassauuta wa ‘Yan kasar, yana mai cewa ya dauki matakin ne domin ci gaban tattalin arzikin kasar.
Amma Akwai yiyuwar ‘yan kasar za su iya kaddamar da zanga zanga domin nuna adawa da matakin da gwamnatin ta dauka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu