Najeriya-Nijar
Wani Jirgin yakin Najeriya ya rikito kasa a Nijar, Matukan jirgin sun mutu
Wani Jirgin Sojin Najeriya ya yi hadari a yammacin Nijar, kuma matukan Jirgin sun mutu bayan jirigin ya samu matsala. Jami’an tsaron Nijar sun tabbatar da faruwar lamarin a yankin Dargol da ke kan iyaka tsakanin Nijar da Mali.
Wallafawa ranar:
Talla
Jirgin yana cikin jiragen yakin Dakarun Afrika a Mali wanda ya tashi daga birnin Niamey. Kuma tun fara kaddamar da yaki a Mali, jiragen Faransa da Amurka da Chad suna tashi ne daga Niamey zuwa Mali.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu