Najeriya
An kaddamar da Kwamitin da zai tattauna da Boko Haram
Gwamnatin Goodluck Jonathan ta kaddamar da kwamitin da zai tattauna da kungiyar Ahlu-sunna lidda’awati wal jihad da ake kira Boko Haram tare da bayyana ayyukan da suka rataya akan Kwamitin. Wakilin RFI Hausa a Fadar shugaban Najeriya Muhammad Kabir Yusuf ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu