Isa ga babban shafi
DRC Congo-Rwanda-Uganda

Congo ta nemi a kakubawa Rwanda da Uganda takunkumi

Kasar Jamhuriyar Demokradiyar Congo, ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya kakabawa gwamnatocin kasashen Rwanda da Uganda takunkumi, saboda yadda suke taimakawa ‘Yan Tawayen kungiyar M 23 bayan fitar da wani Rahoton Majalisar game da rikicin Congo

Ban Ki-Moon a tsakiya tare da Paul Kagame  shugaban Rwanda a lokacin da ya ke gaisawa da shugaban Congo  Joseph Kabila.
Ban Ki-Moon a tsakiya tare da Paul Kagame shugaban Rwanda a lokacin da ya ke gaisawa da shugaban Congo Joseph Kabila. REUTERS / Keith Bedford
Talla

Ministan sadarwar kasar, Lambert Mende, yace ya dace a sanya takunkumi kan duk wadanda sunayensu sunayensu sukafito a rahotan Majalisar Dinkin Duniya. Yana mai cewa sun san akwai mutane da dama wadanda ke ruwa da tsaki a rikicin Congo.

Tuni dai Kakakin rundunar sojin Uganda, Felix Kulayige, ya yi watsi da rahoton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.