Kasashen Afrika ta Yamma
Fashin Jiragen ruwa na barazana ga Kasashen Afrika ta Yamma
Kungiyar bunkasa tattalin arzikin Kasashen Afrika ta Yamma, ECOWAS-CEDEAO, ta ce matsalar fashin jiragen ruwa na barazana ga aiyukan samar da man fetur a Yankin. Kuma hakan na iya haifar da matsalar tahsin farashin man a kasuwannin duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
Daraktan kula da fannin siyasa na kungiyar, Abdulfatah Musa, ya shaidawa kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya haka, inda ya ce a cikin watanni 10 na bara, an samu fashi 14 a Najeriya, 21 a Janhuriyar Benin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu