Najeriya
Kungiyar MEND a Najeriya ta datakar da barazanar da ta yi kan kai hare-hare
Kungiyar tsagerun MEND mai ikirarrin kare muradun yankin Niger -Delta da ke tarayyar Najeriya ta yi amai ta lashe dangane da barazanar ci gaba da kai hare-hare kan bututun mai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: