Pakistan
Ambaliyar ruwa ta hallaka mutane 36 a Pakistan
Wani ruwan sama kamar da bakin gwarya ya haifar da mumunar ambaliyar a kasar Pakistan tare da ajalin mutane 36 da kuma jefa sama da mutane dubu 250 a cikin wani hali.
Wallafawa ranar:
Talla
A cewa hukumomin agajin kasar baya ga wadanda suka mutu ruwan sama ya tafi da kauyuka da dama musamma a arewaci da kudanci kasar.
Rahotannin dai sun ce a yanzu haka ruwan ya share hanyoyin motoci da kadoji da ke arewacin lardin Khyber, dabobi da dama kuma sun mutu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu