Isa ga babban shafi
China

Daruruwan mutane sun mutu a girgizar kasar China

Girgizar kasa da aka bayyana cewa karfinta ya kai maki 6.1 a kan ma’auni Ritcher, ta faru ne a yankin Yunnan da ke Kudu masu yammacin kasar.

Ceton wadanda girgizar kasa ta afka wa a China
Ceton wadanda girgizar kasa ta afka wa a China Reuters/路透社
Talla

Kawo yanzu dai hukumomi sun ce mutane sama da 400 ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu yayin da wasu akalla 200 suka bata.

Tuni dai hukumomin suka aike da dimbin ma’aikatan ceto zuwa yankin da lamarin ya faru. Kimanin shekaru 40 da sua gabata, wata girgizar kasa mai karfin maki 7,1 ta yi sanadiyyar mutuwar mutune akalla 1,400 a yankin na Yunnan.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.