China
Girgizan kasa ta kashe mutane 150 a China
Rahotanni daga kasar China sun ce akalla mutane 150 suka mutu, wasu da dama suka samu rauni sakamakon girgizan kasa da ta shafi yankin Yunnan mai tsaunuka a kudu maso yammacin kasar. Kamfanin dillacin labaran China ya ruwaito cewa gidaje da dama ne suka rushe tare da danganta girgizan kasar a matsayin mafi muni da aka taba gani a tsawon shekaru 14 a kasar China.
Wallafawa ranar:
Talla
An kwashe daruruwan mutane daga gidajensu a yankin saboda girgizan kasa da ta haifar da katsewar wutar lantarki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu