China/Sin
Kusan mutane 20 sun mutu sakamakon girgizar kasa a China
Hukumomin Kasar China sun tabatar da mutuwar kusan mutane 20 sakamakon wasu girgizan kasa biyu da aka afku yau a lardin Gantsu, da ke Arewa maso Yammacin kasar.Wami jami’I mai suna He Minxian, dake Yankin na Gansu, yace bayan mutane 19 da suka mutu, wasu fiye da 200 sun sami raunuka.
Wallafawa ranar: