Najeriya
Matsalar Ruwa a Najeriya
A ranar 22 ga watan Maris ne ake bukin ranar ruwa a Duniya, amma Miliyoyan mutane ne ake gudanar da bukin ba tare da su ba saboda katsewar ruwan sha a yankunansu. Najeriya tana daya daga cikin kasashen da ke fama da matsalar ruwa kamar yadda Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar Ruwa a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu