An samu mutuwar mutum daya a kasar Girka bayan samun yin allurar Covid 19
An samu mutuwar mutum daya da aka yiwa allurar covid 19 ba tareda ya nuna rashin lafiya kamar dai yada wani jami’in kiwon lafiyar kasar ta Girka ya sheidawa kamfanin dillancin labaren Faransa na Afp.
Wallafawa ranar:
Mutumen mai shekaru 70 a duniya a cewar jami’in mai suna Nikos Kapravelos ya karbi allurar rigakafin cutar Covid 19 tareda iyalan sa da suka da ya’an sa da matar sa,mutuwar wannan mutumen ta soma tayar da hankulan dattijai da suka karbi allurar a kasar ta Girka.
An dai samu mutuwar mutane 13.200 yanzu haka a kasar ta Girka bayan kamuwa da cutar Covid 19.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu