Korea ta Kudu
Korea ta Kudu ta yi watsi da tayin da Arewa ta yi na shiga tattaunawa
Gwamnatin Korea ta Kudu ta yi watsi da tayin Korea ta Arewa na komawa teburin sasantawa game da mallakar makaman Nukiliya, tare da zargin Korea ta arewa da yunkurin kai wa shugabar kasar hari.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
A wata wasika da Ministan harakokin wajen Korea ta Kudu da ya aikawa wakilan shugaban Korea ta Arewa, Kim Jong-Un da kuma shugaban China Xi Jinping, Korea ta Kudu ta ce ai alkalami ya bushe domin Pyongyang ta cim ma bukatunta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu