Korea ta Arewa
Korea ta Arewa ta janye makamai masu linzami da ta girke
Hukumomim Kasar Korea ta Arewa, sun dauke makamai masu linzamin da suka girke, sakamakon, tankiyar da aka samu tsakanin kasar da Korea ta kudu da kuma Amurka.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumomin kasar da na Amurka, duk sun tabbatar da janye makaman, abinda ya kawo karshen barazanar harba makaman.
Korea ta Arewa ta jima a ‘yan watannin nan tana ikrarin kaiwa makwabaciyarta ta Kudu hari tare da kasar Amurka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu