Olympics - Kwallon Kafa
Trump ya caccaki tawagar kwallon matan Amurka duk da lashe Tagulla
Tawagar kwallon kafar Amurka ajin mata ta lashe lambar yabo ta Tagulla a gasar wasannin Olympics da ke gudana a Japan.
Wallafawa ranar:
Talla
Sai dai tsohon shugaban Amurkan Donald Trump ya caccaki kungiyar wadda ya ce ta gaza lashe lambar yabo ta Zinare ce saboda karkatar da suka yi cikin harkokin siyasa.
A cewar Trump ba domin tsoma baki cikin siyasa ba, da kuma mutanen marasa nutsuwar da ke jagorantarsu ba, tawagar kwallon kafar za ta iya nuna bajintar da ta zarce wadda suka yi wajen samun Tagulla a gasar Olympics.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu