Isa ga babban shafi
Najeriya

Najeriya za ta kara da Argentina a gasar cin kofin duniya

An kammala fitar da jadawalin kasashen da za su fafata a gasar cin kofin duniya a shekara mai zuwa a Rasha, in da Najeriya ta fada rukuni guda da Argentina.

Zauren da aka fitar da jadawalin gasar cin kofin duniya ta 2018 a Rasha
Zauren da aka fitar da jadawalin gasar cin kofin duniya ta 2018 a Rasha REUTERS
Talla

Najeriya dai ta samu nasarar doke Argentina da ci 4-2 a wasan sada zumunta da suka yi gabanin fitar da wannan jadawalin.

Gabanin fitar da jadawalin na kasashe 32, mai horar da tawagar kwallon kafa ta Najeriya, Gernot Rohr ya ce, ba shi da fargaba kan kasashen da Najeriya za ta kara da su a Rasha.

Rohr ya ce, babu wata kasa mai rauni daga cikin kasashen 32 a wannan gasa ta cin kofin duniya kuma kowa na da burin taka gagarumar rawa.

Ga cikakken jadawalin kasashen da rukunin da suka fada:

RUKUNIN A

Rasha

Saudi Arabia

Masar

Uruguay

 

RUKUNIN B

Portugal

Spain

Morocco

Iran

 

RUKUNIN C

Faransa

Australia

Peru

Denmark

 

RUKUNIN D

Argentina

Iceland

Croatia

Nigeria

 

RUKUNIN E

Brazil

Switzerland

Costa Rica

Serbia

 

RUKUNIN F

Germany

Mexico

Sweden

South Korea

 

RUKUNIN G

Belgium

Panama

Tunisia

England

 

RUKUNIN H

Poland

Senegal

Colombia

Japan

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.