Tseren gudu
Bolt yace zai koma taka kwallon kafa
Dan gudun famfalakin duniya Usian Bolt na kasar Jamaica da ya yi fice a tseren gudun mita 100 da mita 200, yace yana bukatar dawo wa buga wasan kwallon kafa idan har ya yi ritaya a wasannin tseren gudu bayan kammala wasannin Olympic da za’a gudanar a birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil a shekarar 2016.
Wallafawa ranar:
Talla
Bolt yace a baya ya taka leda yana yaro, kuma har yanzu yana sha’awar kwallon kafa domin shi masoyin kungiyar Manchester United ne ta Ingila.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu