Isa ga babban shafi
Turai

kungiyar kasashen turai ta sake jera wasu kasashe cin jerin yankunan dake halata kudaden haram

Kungiya Kasashen Turai ta sanya sunanyen Bahamas da Tsibirin Virgin Island mallakar Amurka da Saint Kitts da kuma Nevis cikin Yankinan dake taimakawa attajirai kaucewa biyan haraji.

totocin kasashen kungiyar tarayyar turai
totocin kasashen kungiyar tarayyar turai www.alamy.com-F344F0
Talla

Taron ministocin kudin kungiyar ya kuma bayyana cire sunayen Bahrain da Tsibirin Marshall da Saint Lucia daga cikin jerin kasashen saboda matakan da suka dauka.

A watan Disambar bara ne, aka kaddamar da shirin sanya sunayen kasashen dake taimakawa masu boye dukiyar domin kaucewa haraji, ganin sun sauya dokokin su da za su tafi da na duniya, wadda ke tabbatar da cewa, ko wanne attajiri na biyan haraji a kasar da dukiyar sa take.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.