kungiyar kasashen turai ta sake jera wasu kasashe cin jerin yankunan dake halata kudaden haram
Kungiya Kasashen Turai ta sanya sunanyen Bahamas da Tsibirin Virgin Island mallakar Amurka da Saint Kitts da kuma Nevis cikin Yankinan dake taimakawa attajirai kaucewa biyan haraji.
Wallafawa ranar:
Taron ministocin kudin kungiyar ya kuma bayyana cire sunayen Bahrain da Tsibirin Marshall da Saint Lucia daga cikin jerin kasashen saboda matakan da suka dauka.
A watan Disambar bara ne, aka kaddamar da shirin sanya sunayen kasashen dake taimakawa masu boye dukiyar domin kaucewa haraji, ganin sun sauya dokokin su da za su tafi da na duniya, wadda ke tabbatar da cewa, ko wanne attajiri na biyan haraji a kasar da dukiyar sa take.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu