Isa ga babban shafi
Greece

Mutane Biyu sun Mutu a hatsarin jirgin kasa a Girka

Mutane biyu sun rasa rayunkansu, wasu mutane hudu kuma suka sami raunuka sakamakon hatsarin jirgin kasa a kasar Girka.

Wasu jamian tsaro na kasar Girka na sa idanu kan masu bore a shekara ta 2012
Wasu jamian tsaro na kasar Girka na sa idanu kan masu bore a shekara ta 2012 Reuters/Yorgos Karahalis
Talla

Majiyoyin ‘yan sanda sun bayyana cewa jirgin daga birnin Athens ya tashi,  yana tafe ne kuma ya saki hanya ya doki wani gida a daidai garin Thessaloniki.

Fasinjoji akalla 100 ke cikin wannan jirgin kasa a lokacin da ya fadi.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.