Greece
Mutane Biyu sun Mutu a hatsarin jirgin kasa a Girka
Mutane biyu sun rasa rayunkansu, wasu mutane hudu kuma suka sami raunuka sakamakon hatsarin jirgin kasa a kasar Girka.
Wallafawa ranar:
Talla
Majiyoyin ‘yan sanda sun bayyana cewa jirgin daga birnin Athens ya tashi, yana tafe ne kuma ya saki hanya ya doki wani gida a daidai garin Thessaloniki.
Fasinjoji akalla 100 ke cikin wannan jirgin kasa a lokacin da ya fadi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu