Isa ga babban shafi
Amurka-Labanan

Amurka za ta kafa takunkumi akan bankuna masu tallafawa Hezbollah

Majalisar wakilan kasar Amurka ta kada kuri’ar amincewa da wata doka da zai bata damar  kafawa  bankunan kasar takunkumi muddun aka samu ta na tallafawa kungiyar Hezbollah da kudi

Majalisar Dokokin Amurka
Majalisar Dokokin Amurka REUTERS/Gary Cameron
Talla

‘Yan Majalisun kasar baki daya ne suka amince da sabuwar dokar na yau laraba, dokar da zai bayar da damar kafa takunkumi akan duk bankin kasar dake da wata hada-hadar kuddade da kungiyar mazhabar Shia’a ta Hezbollah dake a kasar Labanan

Ana dai danganta kungiyar Hezbollah da gudanar da ayyuka sak irin na kungiyoyin ta’adda, hakazalika dokar na zuwa ne a yayin da kasar ta Amurka ke kokarin ganin ta dakile ayyukan kungiyar ISIL mai da’awar jihadi.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.