Lebanon
Hezbollah ta bukaci Lebanon ta fice daga Kotun MDD
Shugaban Kungiyar Hezbollah, Hassan Nasrallah, ya bukaci gwamnatin kasar Lebanon da ta janye a kotun Majalisar Dinkin Duniya, dangane da shari’ar kashe Tsohon Prime Minista, Rafiq Hariri.Nasrallah ya shaida wa taron dubban magoya bayansa cewa, rana tana zuwa inda asirin duk wadanda suka hada kai da kotun zai budu, kamar yadda dandalin Wikileaks ke tona asiri yanzu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: