Isa ga babban shafi
Faransa

Hollande na jagorantar taron kawo karshen rikicin Afrika ta Tsakiya a Paris

Shugaban Kasar Faransa, Francois Hollande zai jagoranci taron yadda za’a samar da zaman lafiya a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya, wadda yanzu haka ke fuskantar tashin hankali.

Shugaban kasar Faransa Francois Hollande
Shugaban kasar Faransa Francois Hollande
Talla

Taron wanda za’a gudanar a Paris, zai samu halartar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Ban Ki Moon, shugabanin kungiyar kasashen Afrika da Turai, da kuma wasu shugabanin Afrika.

Tuni shugaban Nijeriya, Goodluck Jonathan ya bar kasar daren jiya dan halartar taron.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.