EU-Syria
Tarayyar Turai ta bukaci ‘Yan tawayen Syria su saki ‘Yan Philippines da suka yi garkuwa da su
Kungiyar Tarayyar Turai, a kirayen da kasashen duniya ke wa ‘Yan tawayen Syria, su saki sojojin Philippines, da suka garkuwa da su, Wakiliyar hukumar, mai kula da harkokin kasashen waje, Catherine Ashton ta ce ta kadu da lamarin, don haka ta ke neman a saki sojojin ba tare da gindaya wasu sharudda ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Ashton tace kungiyar Tarayyar Turai tana Allah wadai da kame mutane da yin garkuwa da su, saboda hakan ya saba wa dokokin kasashen duniya, don haka ta nemi ‘yan tawayen su gaggauta sako su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu