Jamus-ECOWAS
Jamus za ta ba ECOWAS tallafin jiragen yaki a Mali
Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel, tace za ta bai wa kungiyar kasashen Afrika ta Yamma jiragen soji biyu, don amfani da su a Mali, inda take cewa barin ta’adanci a Afrika na iya shafar lafiyar Turai.
Wallafawa ranar:
Talla
Yayin da ta ke ganawa da shugaban kungiyar kasashen Afrika ta Yamma, kuma shugaban kasar Cote d’Ivoire, Alassane Ouattara, Merkel tace za ta ba da jiragen cikin gaggawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu