Isa ga babban shafi
Jamus-ECOWAS

Jamus za ta ba ECOWAS tallafin jiragen yaki a Mali

Shugabar Gwamnatin Jamus, Angela Merkel, tace za ta bai wa kungiyar kasashen Afrika ta Yamma jiragen soji biyu, don amfani da su a Mali, inda take cewa barin ta’adanci a Afrika na iya shafar lafiyar Turai.

Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel a lokacin da take ganawa da Alassane Ouattara
Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel a lokacin da take ganawa da Alassane Ouattara REUTERS/Tobias Schwarz
Talla

Yayin da ta ke ganawa da shugaban kungiyar kasashen Afrika ta Yamma, kuma shugaban kasar Cote d’Ivoire, Alassane Ouattara, Merkel tace za ta ba da jiragen cikin gaggawa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.