EU
Tarayyar Turai tace za ta gaggauta ba Falesdinawa Tallafinsu
Kungiyar Kasashen Turai tace tana daukar matakan gaggauwa don bai wa kungiyar Falasdinawa tallafin da aka saba ba su. Babbar jami’ar diplomasiyar kungiyar, Catherine Ashton, tace zasu bai wa kungiyar Dala miliyan 80 a matsayin tallafin na watanni uku na farkon wannan shekarar.
Wallafawa ranar: