Wasanni
Yadda gasar kwallon dawaki ke ci gaba da samun karbuwa a sassan Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:57
Shirin duniyar wasanni na wannan mako tare da Khamis Saleh ya mayar da hankali ne kan wasannin kwallon dawaki ko kuma Polo, guda cikin wasannin da ke dimbin magoya baya a sassan Najeriya ciki har da jihar Plateu inda aka shirya gasar cin kofin Gwamna na kwallon dawaki.