Isa ga babban shafi
Wasanni

An fara bunkasa wasanni a Katsina don jan hankalin matasa saboda tsaro

Wallafawa ranar:

Shirin 'Duniyar Wasanni' tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi  leka jihar Katsina a Tarayyar Najeriya, inda mahukuntan jihar suka maida hankali don bunkasa harkokin wasannin kwallon kafa domin jan hankalin matasa da zummar  kawar da hankalinsu daga fadawa miyagun laifuka da yanzu haka ke addabar jihar da wasu sassan Najeriya.

Dan wasa daga makarantar Portsmouth, Jack Maloney, a bangaren hagu, na kalubalantar Qudus Sodiq na kwalejin Babatunde Raji Fashola, a bangaren dama, yayin gasar kwallon kafa ta Five-Aside a birnin Legas a Najeriya, ranar  Juma'a, 28 ga watan Satumbar shekarar 2012.
Dan wasa daga makarantar Portsmouth, Jack Maloney, a bangaren hagu, na kalubalantar Qudus Sodiq na kwalejin Babatunde Raji Fashola, a bangaren dama, yayin gasar kwallon kafa ta Five-Aside a birnin Legas a Najeriya, ranar Juma'a, 28 ga watan Satumbar shekarar 2012. AP - Sunday Alamba
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.