Wasanni
Gwamnatin Kaduna zata shirya gasar tseren motsa jiki na Marathon
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:08
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gamabo Ahmad ya maida hankali dangane da gasar tseren Fanfalaki ko gudun yada kanin wani da aka fi sani da Marathon a turance, wadda gwamnatin jihar Kaduna ta Arewacin Najeriya tace zata shirya a karshen wannan shekara.