Isa ga babban shafi
Wasanni

Gwamnatin Kaduna zata shirya gasar tseren motsa jiki na Marathon

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gamabo Ahmad ya maida hankali dangane da gasar tseren Fanfalaki ko gudun yada kanin wani da aka fi sani da Marathon a turance, wadda gwamnatin jihar Kaduna ta Arewacin Najeriya tace zata shirya a karshen wannan shekara.

Kyautukan azurfa da ake badawa yayin gasar Marathon
Kyautukan azurfa da ake badawa yayin gasar Marathon EZRA SHAW / GETTY IMAGES NORTH AMERICA / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.