Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Kungiyoyin agaji sun damu da yadda takunkuman ECOWAS suka kuntatawa Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin Ra'ayoyin Masu Sauraro na wannan rana ya bayar da damar tattaunawa ne akan damuwar da kungiyoyin agaji da dama suka nuna dangane da takunkuman da kungiyar ECOWAS da kuma UEMOA suka kakaba wa Jamhuriyar Nijar don tilasta wa sojoji dawo da Mohamed Bazoum kan karagar mulki. 

Yadda wasu mutane kan maida hankali wajen amfani da wayoyinsu don bayyana ra'ayoyi ko neman sanin halin da duniya ke ciki.
Yadda wasu mutane kan maida hankali wajen amfani da wayoyinsu don bayyana ra'ayoyi ko neman sanin halin da duniya ke ciki. © REUTERS/Kacper Pempel
Talla

Kungiyoyi irinsu Medecins Sans Frontieres, sun ce wadannan takunkumai na kara jefa talakawan kasar ta Nijar ne a cikin halin kuncin rayuwa. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.