Rayuwata
Yadda karancin ilimi ke hana mata kwatar hakkin su a hannun masu cin zarafi
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:58
Shirin Rayuwata na wannan rana ya mayar da hankali ne kan yadda karancin ilimin shigar da kara ke hana mata samun cikakken adalci daga hukumomi da kungiyoyi, idan an ci zarafin su.
Talla
Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu