Isa ga babban shafi
Rayuwata

Ta'ammali da miyagun kwayoyi na neman gagarar hukumomi a Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin na wannan rana ya tabo batun yadda ta'ammali da miyagun kwayoyi ke neman gagarar hukumomi a jihar Maradi da ke Jamhuriyar Nijar, yayin da iyaye ke ci gaba da kokawa kan halin da yaransu ke ciki.

Iyaye na kokarin yadda za su magance wannan matsala a kasar.
Iyaye na kokarin yadda za su magance wannan matsala a kasar. AFP/File
Talla

Zainab Ibrahim ta tattauna da hukumomin da ke yaki da ta'ammali da miyagun kwayoyi, da kuma iyaye hadi da masana, kan hanyoyin da ya kamata a bi wajen tunkarar wannan matsala.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.