Isa ga babban shafi
Rayuwata

Yadda matsalar sata ke taba lafiyar kwakwalwar mata da dama

Wallafawa ranar:

Shirin na wannan rana ya mayar da hankali ne kan matsalar cutar sata da ke addabar wasu matan, musamman a nahiyar Turai, wanda hakan ke jefa su cikin mummunan yanayi ta fuskar tsangwama.

Masana na ganin akwai bukatar a rika duba lafiyar kwakwalwar masu wannan dabi'a.
Masana na ganin akwai bukatar a rika duba lafiyar kwakwalwar masu wannan dabi'a. © Verywell
Talla

Bincike ya nuna cewa, da yawa daga cikin masu wannan dabi’a kan fuskanci bakin ciki, a wasu lokutan ma sukan yi fama da cutukan da suka danganci damuwa.

Abin mamakin shine, yawancin abubuwan da ake kama su sun sata, zakat arar ba wani amfani zai yi musu ba, abin da ya sanya masana halayyar dan adam suka ce, sai an danganta su da likitoci domin ceto rayuwar su a wasu lokutan.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin kan wannan batu da Zainab Ibrahim ta gabatar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.