Muhallinka Rayuwarka
Matsalar zaizaiyar kasa na ciwa mazauna birnin Calabar tuwo a kwarya
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:01
Shirin "Muhallinka Rayuwarka" a wannan makon ya yi duba ne kan matsalolin zaizayar kasa, da ke samu a yankin Niger Delta da ke shiyar kudu maso kudancin Najeriya. Jahar Cross River na daya daga cikin jahohin da ke fama matsalar musamman a wani bangare na babban birnin ta Calabar.
Talla
Wannan matsalar dai ta haifar da asarar rayuka da kuma dukiya mai tarin yawa, musamman ga mazauna cikin kwaryar birnin.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Nasiru Sani.......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu