Muhallinka Rayuwarka
Karancin ruwan sama da yadda noman masara ke fuskantar kalubale
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:48
Shirin "Muhallinka Rayuwarka" a wannan lokaci ya mayar da hankali ne kan matsalar karancin ruwan sama da yankin karamar hukumar Wase ta jihar Filato ke fuskanta wanda yanzu haka manoma da masu kiwo ke cikin halin dar dar, sannan kuma da wata matsalar da manoman masara ke fuskanta a jihar Kano duk da ke yankin arewacin Najeriya.