Cikin shirin za a ji Yadda Yan bindiga a Najeriya suka mummunar barna, inda suka kai hari kan jirgin kasa dauke da dauruwan fasinjoji, dake safara tsakanin Kaduna da Abuja. A Nijar kuwa, Kwamandan rundunonin sojan Faransa nea ya kai ziyara jamhuriyar Nijar kan shirin tura dakarun rundunonin Barkhane da na Takuba don taimaka wa sojojin kasar yaki da suke da yan ta'adda.
Talla
A Turai kuwa Rasha ta zargi Ukraine ta kai mata hari, matakin da ya haifar da nakasu ga tattaunawar sulhu kan yakin da suka shafe fiye da wata guda suna gwabzawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu