Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Yadda al'ummar kasashen yammacin Afrika ke kokawa saboda tsadar rayuwa

Wallafawa ranar:

A wannan makon shirin Kasuwa akai miki dole, zai yi duba ne game da bakar ukubar da al’ummar kasashen Nahiyar Africa ke fuskanta, a sanadiyar hauhawar farashin kayayyakin masarufi, musamman kasashen Nijeriya, Nijar da kuma Cameroon. Yanzu haka dai a iya cewa wannan yanayi na hauhawar farashin kayan masarufi tuni ya zame wa kasashen Nijeriya da Nijar da Ghana da kuma Cameroon Dan zani a kasuwa.

Wasu daga cikin jagororin zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a kasar Ghana.
Wasu daga cikin jagororin zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a kasar Ghana. © RFI hausa / Abdullah Sham'un Bako
Talla

Ku latsa alamar sauti don sauraron shirin tare da Abdulkadir Haladu Kiyawa.....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.