Tsadar Rayuwa a Lagos
'Yan kasuwar Lagos sun fusata saboda tsadar rayuwa
A ci gaba da kawo muku jerin rahotanni game da tsadar rayuwa, a wannan karon mun yada zango ne a jihar Lagos da ke zama cibiyar kasuwancin Najeriya, inda jama’a ke kokawa kan yadda al’amurra suka rincabe musu a yanzu, yayin da 'yan kasuwa suka bukaci gudanar da zanga-zanga don tilasta wa gwamnatin maido da tallafin man da kuma saukar da farashin dala.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:01
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Abdurrahman Gambo Ahmad
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu