Kasuwanci
Takunkuman ECOWAS da UMOA sun fara tasiri kan al'ummar Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:38
Shirin Kasuwa akai miki dole na wannan makon tare da Ahmed Abba ya leka ne jamhuriyar Nijar, inda ya duba halin matsin tattalin arziki da al’umma suka shiga sakamakon matakan kungiyar CEDEAO da UMOA na kakabawa kasar takunkumai saboda juyin mulki da sojoji su ka yi.